Posts

Showing posts from March, 2026

‘Yan Majalisar Wakilai Takwas Daga Kano Sun Yi Ficewar Gaggawa Zuwa APC Kwana Daya Bayan Kwankwaso Ya Koma ADC

Image
An sake samun wani babban sauyi a fagen siyasar jihar Kano bayan wasu ‘yan majalisar wakilai takwas daga jihar sun fice daga jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC), sa’o’i 24 kacal bayan tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da komawarsa jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). Rahotanni sun nuna cewa ‘yan majalisar sun bayyana matakin nasu ne a hukumance a Abuja, inda suka ce sun yanke shawarar ficewa daga NNPP sakamakon rikice-rikicen cikin gida da kuma sabbin sauye-sauyen siyasa da ke faruwa a jam’iyyar. ‘Yan majalisar wakilan da suka sauya sheƙa sun jaddada cewa sun koma APC ne domin su ci gaba da wakiltar muradun al’ummominsu yadda ya kamata, tare da samun damar aiki da gwamnatin tarayya wajen kawo ci gaba ga yankunansu. Sun kuma bayyana cewa matakin da suka ɗauka ba shi da alaƙa da wani matsin lamba daga waje, sai dai la’akari da makomar siyasa da kuma muradun jama’ar da suka zaɓe su....

Former Kano Deputy Governor Yusuf Gawuna Finally Joins ADC

Image
In a significant development in Kano State’s political landscape ahead of future elections, former Deputy Governor of Kano State, Nasiru Yusuf Gawuna, has officially defected to the African Democratic Congress (ADC). Gawuna, who served as deputy governor under former Governor Abdullahi Umar Ganduje and later emerged as the governorship candidate of the All Progressives Congress (APC) in the 2023 general elections, confirmed his decision to join the ADC after weeks of political consultations with key stakeholders and supporters across the state. The move marks a major shift for the seasoned politician, widely regarded as one of the influential figures in Kano politics. Political observers believe his defection could reshape political alignments in the state, particularly as opposition forces seek to strengthen their structures ahead of the next electoral cycle. Sources close to the former deputy governor indicated that his decision was driven by the need to align with a poli...

Former Kano PDP Governorship Candidate Sadiq Aminu Wali Defects to ADC

Image
Hon. Sadiq Aminu Wali, the former governorship candidate of the Peoples Democratic Party (PDP) in Kano State during the 2023 general elections, has officially defected from the PDP to the African Democratic Congress (ADC), marking a significant political shift in the state’s opposition landscape. Wali, a prominent political figure and son of former Minister of Foreign Affairs, Ambassador Aminu Wali, announced his resignation from the PDP after years of active involvement in the party’s affairs in Kano. His decision to join the ADC is widely seen as part of ongoing political realignments ahead of future electoral contests in the state and at the national level. In a statement confirming his defection, the former PDP flagbearer expressed appreciation to party members and supporters who stood by him during his time in the PDP, particularly throughout the 2023 governorship race. He noted that his move to the ADC was driven by a desire to pursue a new political direction and con...

‘Mun Gaji da Ta’aziyya Kawai’ — CAN Ta Buƙaci Mataki Na Gaggawa Bayan Harin Ranar Lahadi a Jos

Image
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya, wato  (CAN) , ta yi kakkausar suka kan harin da aka kai a ranar Lahadi a jihar Filato, inda ta buƙaci gwamnati da jami’an tsaro su ɗauki matakan gaggawa domin kawo ƙarshen kashe-kashen da suka addabi yankin. Harin da ya faru a unguwar Angwan Rukuba, ƙaramar hukumar Jos ta Arewa, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama tare da jikkata wasu, lamarin da ya tayar da hankalin jama’a a faɗin ƙasar nan da ma ƙasashen waje. CAN: ‘’Yan Najeriya Sun Gaji da Gafara Sa...’ A cikin wata sanarwa da shugaban CAN, Daniel Okoh , ya fitar, ya bayyana harin a matsayin abin takaici kuma wanda ba za a amince da shi ba. Ya ce lokaci ya yi da gwamnati za ta wuce matakin yin ta’aziyya kawai, ta fara ɗaukar matakan da za su tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyi. Ya kara da cewa: “’Yan Najeriya sun gaji da makoki, sun gaji da zntukan baki; abin da suke buƙata yanzu shi ne aiki.” Ƙungiyar ta kuma buƙaci a gaggauta kama waɗanda suka aikata wannan ta’asa tar...

Israel Plans Long-Term Military Buffer Zone in Southern Lebanon Up to Litani River

Image
Israel has announced plans to establish a military-controlled buffer zone deep inside southern Lebanon, extending as far north as the Litani River, in what officials describe as a long-term security measure  attacks by the Lebanese militant group Hezbollah. The announcement was made by Israel Katz, who said Israeli forces would maintain control of the area even after the current conflict ends. The proposed zone would stretch several kilometers into Lebanese territory, marking one of the most significant military policy declarations by Israel since the escalation of hostilities along the northern border. Security Justification for the Buffer Zone According to Israeli authorities, the primary objective of the buffer zone is to create a defensive barrier to protect communities in northern Israel from rocket fire, cross-border raids, and other attacks attributed to Hezbollah fighters operating near the frontier. Officials stated that the zone would serve as a “forward defen...

USA/Israel - Iran War: When Two Elephants Wrestle…

Image
By Prof. M.K. Othman While the term "war" may suggest a confrontation between equals, the USA/Israel-Iran conflict is marked by a significant imbalance in power and resources. Thus, a more accurate analogy would be a struggle between a cat and a rat, emphasizing Iran’s disadvantage. Still, international conflicts are complex, often defy logic, and are rarely resolved by force alone; the 'might-is-right' doctrine does not hold water. The Middle East crisis must be understood through the lens of these imbalances and complexities, forming the basis of this analysis.   On February 28, 2026, the world experienced a seismic shift, one that many people did not immediately understand but has since become painfully clear. What started as coordinated military strikes by the United States and Israel against Iranian targets quickly escalated into a full-scale regional crisis. Tensions have risen, involving various parties from around the world, sending shockwaves far ...

“ASUU Strikes Ended Forever!” — FG Declares as Deal Nears with Non-Academic Staff🎓🔥

Image
The Federal Government has declared that the long-standing cycle of industrial actions by the Academic Staff Union of Universities (ASUU) has been permanently resolved, assuring students and parents that disruptions to academic activities in public universities are now a thing of the past. The Minister of Education, Tunji Alausa, made the announcement during an event held at the innovation hub of the United Nations Development Programme (UNDP) in Lagos. He stated that the government had successfully addressed the key issues that previously led to repeated strikes by university lecturers. According to the minister, the government and ASUU reached a landmark agreement on January 14, 2026, which includes a 40 percent salary increase for academic staff, improved pension benefits, and renewed commitments to better funding and stability within Nigeria’s university system. He noted that the implementation of the salary adjustment commenced shortly after the agreement was finalized...

Breaking: Kwankwaso Urges Supporters to Vote ADC and Defeat APC

Image
Former Kano State Governor, Rabiu Musa Kwankwaso, has called on his supporters to come out en masse and, with determination, cast their votes for the African Democratic Congress (ADC) in order to defeat the ruling All Progressives Congress (APC). Kwankwaso made the appeal on Monday while addressing his supporters who gathered at his residence on Miller Road in Kano city, as he formally completed the registration form to become a member of the ADC.

Kwankwaso Receives ADC Membership Card, Sparks Fresh Political Realignment Ahead of 2027

Image
Former Kano State Governor and leader of the Kwankwasiyya movement, Senator Rabiu Musa Kwankwaso, has formally received his membership card as a member of the African Democratic Congress (ADC), a development widely seen as a significant shift in Nigeria’s political landscape ahead of the 2027 general elections. Kwankwaso received the party membership card during a gathering attended by his supporters, where he stated that his decision to join the ADC represents a deliberate move to create a new political pathway capable of uniting Nigerians and delivering meaningful change in governance. Speaking shortly after receiving the card, the former presidential candidate emphasized that his entry into the ADC is driven by a commitment to building a strong political platform that will provide Nigerians with credible leadership, prioritizing public welfare and national development. He also urged members of the Kwankwasiyya movement to remain united, disciplined, and focused, noting t...

Amurka Ta Gargadi Najeriya Kan Kare Kiristoci Bayan Harin Jihar Filato

Image
Ɗan Majalisar Dokokin Amurka, Riley M. Moore, ya yi kakkausar gargaɗi ga gwamnatin Najeriya cewa dangantakar ƙasar da Amurka na iya fuskantar babbar matsala idan ba a ɗauki matakan gaggawa domin kare al’ummar Kiristoci ba, musamman bayan mummunan harin da aka kai a ƙaramar hukumar Jos ta Arewa a Jihar Filato. Rahotanni daga yankin sun bayyana cewa wasu ‘yan bindiga sun kai hari cikin dare a unguwannin da ke cikin ƙaramar hukumar Jos ta Arewa a jihar Filato, inda suka bude wuta kan mazauna garin a lokacin bukukuwan (Palm Sunday). An ce harin ya jawo asarar rayukan mutane da dama, yayin da wasu da yawa suka jikkata. Haka kuma, mazauna yankin sun tsere daga gidajensu cikin firgici domin neman mafaka a wurare mafi aminci. Shugabannin al’umma a yankin sun bayyana harin a matsayin ɗaya daga cikin mafi muni a ‘yan kwanakin nan, lamarin da ya sake tayar da hankulan jama’a kan matsalar tsaro da ke addabar wasu sassan yankin Arewa ta Tsakiya. Da yake mayar da martani kan lamarin, ɗan...

Tiani Warns of Possible Military Attack on Niger and AES Member States

Image
The military leader of Niger , General Abdourahamane Tiani , has warned that some countries could exploit the current situation in the Sahel region to launch a military attack against Niger or other member states of the Alliance of Sahel States (AES) . Tiani made the remarks during a national address to the people of Niger on Saturday night, stating that the security challenges facing the Sahel could create opportunities for external actors to instigate conflict or aggression against countries in the region. According to him, nations within the region must remain vigilant and strengthen cooperation to defend themselves against any potential external threats. The Nigerien leader also accused certain foreign countries of attempting to interfere in the internal affairs of Sahel nations, warning that such actions could escalate tensions and undermine stability across the region. He emphasized that the member states of the Alliance of Sahel States (AES) —namely Niger , Mali ...

PDP Yet to Finalize Candidate but Signals Likely Presidential Flagbearer for 2027

Image
Nigeria’s main opposition party, the Peoples Democratic Party (PDP), has begun indicating the direction it may take regarding its presidential candidate for the 2027 general election, following its decision to zone the ticket to the southern region of the country. Reports suggest that the party is actively consulting with key political figures from Southern Nigeria as part of early efforts to build consensus ahead of the next presidential race. Party insiders say the consultations are aimed at identifying a strong candidate capable of unifying the party and mounting a credible challenge in the 2027 election. Several influential politicians from the South have emerged in discussions as possible contenders for the PDP presidential ticket. Among those frequently mentioned are, former President Goodluck Ebele Jonathan, former Anambra State Governor Peter Obi, Oyo State Governor Seyi Makinde, Former and Akwa Ibom State Governor Udom Emmanuel Sources within the party indicate tha...

TAKAICI YA ƘARU A ISRA’ILA: Dubban Jama’a Sun Fito Tituna Suna Neman A Rushe Gwamnatin Netanyahu, A Yi Zaɓen Gaggawa

Image
Zanga-zanga ta ɓarke a manyan biranen ƙasar Isra'ila, musamman a biranen Ƙudus da Tel Aviv, inda dubban ‘yan ƙasa ke kira da a rushe gwamnatin Firayim Minista Benjamin Netanyahu tare da gudanar da zaɓen gaggawa. Rahotannin da jaridar Zancen Yau247 ta samu, sun nuna cewa wannan shi ne karo na huɗu na zanga-zangar da ake yi a cikin ‘yan makonnin nan, bayan hare-haren sama da aka danganta da Iran da kuma harba makamai masu linzami daga ƙungiyar Hezbollah. Masu zanga-zangar sun bayyana cewa ci gaba da yaƙin da gwamnati ke yi na iya jefa ƙasar cikin haɗari mai tsanani, suna masu zargin cewa an jefa su cikin rikicin da ba su so. Wasu daga cikin masu zanga-zangar sun riƙa rera taken cewa: “Mun manta yadda ake zama mutane.” Rahotannin sun nuna cewa sama da kashi 75 cikin 100 na al’ummar ƙasar suna goyon bayan murabus ɗin Firayim Minista Netanyahu, tare da buƙatar a gudanar da sabon zaɓe domin bai wa jama’a damar zaɓar sabuwar shugabanci. Wannan matsin lamba na jama’a ya ƙara t...

ADC Ta Aika Saƙo Mai Zafi Ga Tinubu Yayin Cikarsa Shekara 74

Image
Jam’iyyar adawa ta (ADC) ta aika saƙo mai cike da suka ga Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu yayin da yake cika shekaru 74 a duniya, tana mai cewa alƙawarin “Ƙariya” da ya yi wa ‘yan Najeriya ya koma wahala ga al’umma. A cikin wata sanarwa da Kakakin Jam’iyyar na Ƙasa, Bolaji Abdullahi, ya fitar a ranar Lahadi, jam’iyyar ta ce duk da cewa tana taya shugaban ƙasa murnar zagayowar ranar haihuwarsa, ya kamata ya yi nazari kan halin da ƙasar ke ciki da kuma matsalolin da ‘yan Najeriya ke fuskanta. Jam’iyyar ta bayyana cewa hauhawar farashin man fetur da tsadar rayuwa sun sanya rayuwa ta ƙara tsananta ga talakawan Najeriya, inda ta ce iyalai da dama suna fuskantar matsin rayuwa mai tsanani. ADC ta ce: “Yawancin ‘yan Najeriya sun shiga cikin ƙunci sakamakon manufofin gwamnati, musamman bayan cire tallafin man fetur, wanda ya haifar da hauhawar farashin kayayyaki da sufuri.” Har ila yau, jam’iyyar ta yi zargin cewa matsalar tsaro ta ƙara kamari a sassa daban-daban na ƙasar, inda ta c...

Kwana 44 Kacal: Tottenham Ta Raba Gari da Koci Igor Tudor Bayan Mummunan Sakamako

Image
Kocin riƙon ƙwarya na ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Ingila, Igor Tudor, ya bar muƙaminsa na horaswa a Tottenham Hotspur bayan shafe kwanaki 44 kacal yana jagorantar ƙungiyar. Rahotanni sun bayyana cewa ɓangarorin biyu sun amince da rabuwa cikin lumana, bayan sakamakon wasanni marasa gamsarwa da ƙungiyar ta samu a ƙarƙashin jagorancinsa. Tudor ya jagoranci Tottenham a wasanni bakwai kacal, inda ya samu nasara guda ɗaya, ya sha kaye sau biyar, yayin da ƙungiyar ke fuskantar barazanar faɗuwa daga gasar Premier League. An naɗa Tudor a matsayin kocin rikon ƙwarya ne a ranar 13 ga Fabrairu, bayan sallamar tsohon kocin ƙungiyar, Thomas Frank, domin ya taimaka wajen ceto ƙungiyar daga matsin lambar sakamakon rashin nasara. Sai dai a cikin ɗan gajeren lokacin da ya yi, Tottenham ta ci gaba da fuskantar matsaloli, ciki har da mummunan rashin nasara da ta sha da ci 3-0 a hannun wata ƙungiya a gasar, abin da ya ƙara jefa ƙungiyar cikin mawuyacin hali a teburin gasar. Haka kuma, an ruwaito c...

Bakura Predicts Defeat for Zamfara Governor Dauda Lawal in 2027 Election

Image
GUSAU, ZAMFARA — A chieftain of the All Progressives Congress (APC) and Deputy Coordinator of the 2023 campaign, Yusuf Abdullahi Bakura (MD), has expressed confidence that the people of Zamfara State will vote out Governor in the 2027 governorship election. Bakura made the declaration while addressing political developments in the state, insisting that the political tide has shifted in favor of the (APC). According to him, a significant number of residents have abandoned the ruling party in the state and are now aligning with the opposition. He stated that dissatisfaction with the current administration has fueled growing support for the APC across various communities in Zamfara, adding that the party is already positioning itself to reclaim power in the next electoral cycle. “By the grace of God, the people of Zamfara will defeat Governor Dauda Lawal in the next election. The majority of the people have returned to the APC and no longer support the current governme...

An Kashe Wani Bayahude a Afirka ta Kudu Bayan Garkuwa da Shi, ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane da dama

Image
An samu gawar wani Bayahude ɗan ƙasar Afirka ta Kudu bayan an yi garkuwa da shi domin neman kuɗin fansa, lamarin da ya sa jami’an tsaro suka kama wasu mutane da ake zargi da hannu a kisan. Rahotanni sun bayyana cewa mutumin, mai suna Steven Gruzd, ya ɓace ne a birnin Johannesburg bayan ya halarci wani taro a ranar Juma’a. Daga bisani, masu garkuwa da shi sun nemi a biya musu kuɗin fansa kafin su sake shi. Sai dai, bayan bincike da aka gudanar, jami’an ‘yan sanda sun gano gawarsa bayan kwanaki kaɗan, lamarin da ya tabbatar da cewa an kashe shi. Hukumomin tsaro sun sanar da cewa sun kama mutane biyar da ake zargi da hannu a garkuwa da kuma kisan. Ana zarginsu da aikata laifuffuka da suka haɗa da; garkuwa da mutum, kisa, da kuma fashi da makami. Ana sa ran za a gurfanar da su a gaban kotu yayin da bincike ke ci gaba. ‘Yan sanda sun jaddada cewa har yanzu babu wata shaida da ke nuna cewa an kashe mutumin ne saboda ƙiyayya ga addininsa na Yahudanci. A cewar hukumomi, lamarin ya ...

Kwankwaso Ya Fice Daga NNPP, Yana Shirin Komawa ADC

Image
Kano, Najeriya – Rahotannin da jaridar Zancen Yau247  ta samu a daren nan ya nuna yiwuwar jagoran ƙasa na (NNPP), Dr Rabiu Musa Kwankwaso, ya fice daga jam’iyyar NNPP kuma yana shirin shiga jam'iyyar (ADC).  Wannan lamari na zuwa ne yayin da ake zargin cewa shi ma tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Gawuna, na iya barin (APC) don shiga sabon dandali na siyasa. A wani lokaci na rikicin siyasa, Mataimakin Gwamnan Kano, Aminu Abdussalam, ya miƙa takardun ajiye mukaminsa, inda aka bayyana hakan a matsayin mataki don tabbatar da zaman lafiya da cigaban mulki a jihar. Kwankwaso na shirin haɗa ƙarfi da shugabannin adawa irin su Peter Obi da Atiku Abubakar, wanda hakan zai sake dagula lamarin siyasar Kano, musamman a masaukin Gwamna Abba Yusuf da jam’iyyar APC. Masu sharhi a Kano sun bayyana cewa idan Kwankwaso ya shiga ADC, hakan zai canza yanayin zaben shugaban ƙasa na 2027, haka kuma zaɓen gwamna a jihar zai samu sabon salo idan Gawuna ma ya shiga ADC.

Zanga-zangar Adawa Da Manufofin Trump Ta Karaɗe Jihohin Amurka Da Wasu Ƙasashen Duniya

Image
Dubban daruruwan mutane sun fito kan tituna a sassa daban-daban na Amurka da wasu ƙasashe na duniya domin gudanar da zanga-zangar da aka yi wa laƙabi da “No Kings”, wadda ke nuna adawa da manufofin gwamnatin Shugaban Amurka, Donald Trump. Rahotanni sun bayyana cewa an shirya dubban gangami fiye da 3,000 a dukkan jihohin Amurka guda 50, inda masu zanga-zangar suka taru a manyan birane kamar New York, Washington DC da Los Angeles. Haka kuma, an ce gangamin ya bazu zuwa aƙalla kasashe 15 a duniya, inda aka gudanar da irin waɗannan taruka a wasu manyan biranen Turai da Asiya. Masu shirya zanga-zangar sun bayyana cewa sun fito ne domin nuna damuwa kan salon shugabanci na Shugaba Trump, da kuma tsoron kar yaƙin da Amurka ke yi, wanda ƙasashe da dama ke tsoron zai iya rikiɗewa zuwa babban rikici a duniya. Masu zanga-zangar na ɗauke da alluna da ke da saƙonni kamar “No Kings”, “Kare Dimokuraɗiyya” da kuma “A Dakatar da Yaƙi”, suna kira ga gwamnati da ta mutunta haƙƙokin jama'a ...

Halartar Klopp Anfield Ta Ja Hankalin Magoya Bayansa Yayin Wasan Tsofaffin ‘Yan Wasan Liverpool Da Dortmund

Image
LIVERPOOL, INGILA — Tsohon kocin ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Liverpool, Jürgen Klopp, ya ziyarci filin wasan Anfield  a ranar Asabar, inda ya halarci wasan sada zumunta tsakanin tsofaffin ‘yan wasa. Komawar Klopp filin Anfield ta kasance wani muhimmin lokaci mai cike da tarihi, inda magoya bayan kungiyar suka tarbe shi da gagarumar murna, suna nuna irin kaunar da suke masa tun bayan nasarorin da ya kawo wa ƙungiyar a lokacin da yake jan ragamar horarwa. Magoya bayan Liverpool sun nuna farin cikinsu da dawowar tsohon kocinsu, wanda ake kallon sa a matsayin ɗaya daga cikin manyan kociyoyin da suka taka rawar gani a tarihin ƙungiyar. Halartar Klopp a wasan tsofaffin ‘yan wasan ya ƙara wa taron armashi, tare da tuna dimbin nasarorin da ya samu a kulob ɗin. Wasan sada zumuntar ya kuma nuna dangantaka ta musamman tsakanin Klopp da ƙungiyoyin biyu, domin kafin ya koma Liverpool a shekarar 2015,  ya samu nasarori masu yawa. A lokacin da yake jagorantar Liverpool, K...

An yi Zargin Sojojin Sun Kashe Mutane Uku A Akwa Ibom, Mazauna Sun Koka Kan Cin Zarafi

Image
UYO, Jihar Akwa Ibom — Rahotanni daga jihar Akwa Ibom sun bayyana cewa wasu jami’an sojojin Nigerian da ke tsaron wani kamfani mallakin ‘yan kasar Indiya sun harbe tare da kashe mutane uku a cikin al’umma, lamarin da ya haddasa fargaba da zanga-zangar baƙin ciki daga mazauna yankin. An ce sojojin na aikin tsaron kamfanin ne domin kare ma’aikata da kadarorin kamfanin, sai dai wani rikici da ya ɓarke tsakanin jami’an tsaron da wasu matasa ya rikiɗe zuwa harbe-harbe, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane uku da ake zargin ‘yan asalin yankin ne. Mazauna yankin sun bayyana cewa wannan ba shi ne karo na farko da suke fuskantar cin zarafi daga jami’an tsaron da aka tura don kare kamfanin ba. Sun zargi sojojin da yawaita tsoratar da jama’a, cin zarafin matasa, da amfani da ƙarfi fiye da kima wajen magance saɓani  Wasu daga cikin mazauna sun ce zaman sojojin a yankin ya haifar da yanayi na tsoro da rashin kwanciyar hankali maimakon samar da tsaro ga al’umma. Al’ummar yankin sun yi ...

Kwana Huɗu Babu Barci: Al’ummar Ɗan Sadau A Zamfara Sun Kare Kansu Daga Hare-haren ‘Yan Bindiga

Image
Maru, Jihar Zamfara — Al’ummar garin Ɗan Sadau da ke ƙaramar hukumar Maru a Jihar Zamfara sun ɗauki matakin kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga, inda suka shafe kwanaki huɗu ba tare da barci ba suna tsaron yankinsu. Rahotannin da jaridar Zancen Yau247 ta samu daga yankin sun nuna cewa mazauna garin sun shirya tsaron dare da rana domin hana ‘yan bindiga sake kai farmaki, lamarin da ya sa aka samu zaman ɗar-ɗar a yankin cikin kwanakin nan. Majiyoyi daga cikin al’ummar sun bayyana wa jaridar Zancen Yau247 cewa duk da ƙoƙarin da suke yi, har yanzu ba su samu isasshen tallafi daga gwamnati ba, wanda suka ce hakan na ƙara jefa su cikin haɗari. Wasu daga cikin mazauna yankin sun shaida a cikin wani fefen bidiyo da suka ɗauka a ɗaya daga cikin ranakun da suka yi artabi da wasu ɓarayin dajin da suka cikin garin, suka kuma yaɗa, cewa sun shiga cikin mawuyacin hali sakamakon hare-haren da ake yawan kai musu, wanda ya tilasta musu ɗaukar matakin kare rayukansu da dukiyoyinsu da ka...

APC Ta Karyata Labarin Kuɗin Fom Ɗin Zaben 2027, Ta Ce Ƙarya Ce Tsagwaronta

Image
ABUJA, 28 ga Maris, 2026 — Jam'iyyar (APC) ta ƙaryata wani rahoto da ke yawo a wasu kafafen yaɗa labarai dangane da farashin fom ɗin nuna sha’awa da takarar zaɓen shekarar 2027, inda ta bayyana rahoton a matsayin ƙ arya kuma mai cike da ruɗani . A cikin wata sanarwa, wacce Sakataren yaɗa labarai na Ƙasa na jam'iyyar ta APC, Felix Morka, ya sanya wa hannu, aka kuma raba wa manema labarai a ranar Asabar a Abuja, ta ce labarin da ke ɗauke da abin da aka kira “jerin kuɗin fom ɗin zabe na 2027” bai fito daga jam’iyyar ba, kuma ba shi da tushe. Jam’iyyar ta jaddada cewa har yanzu ba a yanke wani hukunci ko sanar da farashin fom ɗin takara ga zaɓen shekarar 2027 ba, tana mai cewa rahoton da ke yawo ƙirƙirarren labari ne da wani marubuci ya ƙirƙira domin yaɗa ruɗani. Sanarwar ta ce: “Jam’iyyar APC tana sanar da cewa rahoton da ake yaɗawa game da farashin fom ɗin nuna sha’awa da takara na zaɓen 2027 ƙarya ce tsagwaronta, kuma bai fito daga jam’iyyar ba. Har yanzu ba a ...

Mounting Fury in Israel as New Law Expanding Rabbinical Court Powers Sparks Political and Social Backlash

Image
Tensions are rising across Israel following the passage of a controversial law that significantly expands the authority of rabbinical courts, a move critics say threatens the country’s democratic balance and deepens the divide between secular and religious communities. The legislation has also intensified scrutiny of Prime Minister Benjamin Netanyahu, whose reliance on ultra-Orthodox allies is widely seen as a driving force behind the decision. A Law That Reshapes the Judicial Landscape The new law, approved by the Israeli parliament, grants rabbinical courts broader jurisdiction to arbitrate civil disputes—including employment disagreements and financial conflicts—provided both parties consent to the process. Previously, such matters were largely handled within the secular civil court system. Supporters of the measure argue that it offers citizens greater choice in resolving disputes, particularly for those who prefer religious adjudication rooted in Jewish law. However, l...

Jam'iyyar PDP Za Ta Ba Da Mamaki A zaɓe Mai Zuwa - Inji Wike

Image
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa jam’iyyar (PDP) za ta ba da mamaki a zaɓen shugaban ƙasa mai zuwa. Wike ya ƙara da cewa jam'iyyar ta PDP za ta gudanar da babban taronta na ƙasa kamar yadda aka tsara a ranakun 29 da 30 ga watan Maris. Ya bayyana haka ne yayin da ake ci gaba da samun saɓani tsakanin wasu mambobin jam’iyyar, inda ya ce duk da matsalolin cikin gida, shugabannin PDP sun ƙuduri aniyar ci gaba da shirye-shiryen taron domin tabbatar da ɗorewar dimokuraɗiyya a cikin jam’iyyar. Ya kuma jaddada cewa ƙoƙarin sulhu da mambobin da suke da ƙorafi zai ci gaba bayan kammala babban taron, domin dawo da haɗin kai da zaman lafiya a cikin jam’iyyar. Ministan ya ƙara da cewa shugabannin PDP suna da yaƙinin cewa taron zai gudana cikin nasara, tare da samar da sabbin tsare-tsare da za su ƙarfafa jam’iyyar gabanin zaɓukan gaba. Masu sa ido kan harkokin siyasa na ganin cewa wannan sanarwa na Wike na nuni da aniyar shugabannin ...

Yadda Farfesa Nentawe Yilwatda Ya Ci Shugabancin APC Na Ƙasa

Image
Jam’iyyar (APC) ta zaɓi Farfesa Nentawe Yilwatda a matsayin Shugaban Jam’iyya na ƙasa, yayin da Sanata Ajibola Basiru ya samu muƙamin Sakatare na ƙasa. An sanar da hakan ne a daren Juma’a bayan kammala Babban Taron Zaɓen Shugabannin Jam’iyyar karo na huɗu da aka gudanar a Eagle Square, inda aka zaɓi shugabannin ta hanyar yarjejeniya (consensus).  Rahotanni sun nuna cewa manyan shugabannin ƙasa sun halarci taron, ciki har da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu, Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima, Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio, da Kakakin Majalisar Wakilai Tajudeen Abbas.  Yadda Aka Yi Zaɓen Kwamitin zaɓe na taron ya bayyana cewa an zaɓi sabbin shugabannin jam’iyyar ne cikin tsarin yarjejeniya domin tabbatar da haɗin kai da kwanciyar hankali a cikin jam’iyyar gabanin manyan zaɓukan siyasa masu zuwa.  Muhimmancin Sake Zaɓensu Masana siyasa na ganin sake dawo da Yilwatda da Basiru kan muƙamansu na nuni da burin jam’iyyar na ci gaba da tsare-tsaren ...

Kano Deputy Governor Cites Reasons for Stepping Down

Image
Kano State Deputy Governor, Aminu Abdulsalam Gwarzo, has formally resigned from his position following the issuance of an impeachment notice by the Kano State House of Assembly. The resignation was publicly announced by the Kwankwasiyya Movement, emphasizing that the decision was taken to ensure the smooth functioning of the deputy governor’s office and to prevent unnecessary political tensions in the state. In a statement, Gwarzo asserted his innocence regarding the allegations that prompted the impeachment notice. He also indicated that he would now dedicate his efforts to strengthening the activities and influence of the Kwankwasiyya Movement. Political analysts say the resignation could help de-escalate the ongoing political standoff in Kano, while the state government continues to navigate the unfolding situation.

RASHIN UWA: Mahaifiyar Tsohon Gwamnan Kaduna, El-Rufai, Ta Rasu

Image
Iyalan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, sun faɗa cikin jimami sakamakon rasuwar mahaifiyarsa. Rahotanni sun tabbatar da cewa marigayiyar ta rasu ne bayan fama da jinya na wani lokaci, lamarin da ya jefa iyalai, abokai da makusanta cikin alhini da kaɗuwa. Har zuwa lokacin haɗa wannan rahoto, ba a bayyana cikakken bayani kan ranar jana’izar marigayiyar ba. Tsohon gwamnan da wasu manyan jiga-jigan siyasa sun fara karɓar saƙonnin ta’aziyya daga sassa daban-daban na ƙasar nan, inda mutane da dama ke bayyana alhininsu tare da addu’ar Allah ya jikanta da rahama. Wasu makusantan iyalan sun bayyana marigayiyar a matsayin mace mai tausayi da kishin iyali, wadda ta taka muhimmiyar rawa wajen tarbiyyar ‘ya’yanta da kuma ba da gudunmawa ga al’umma. Ana sa ran za a sanar da ƙarin bayani kan shirye-shiryen jana’izar da sauran tsare-tsaren da iyalan za su yi nan gaba kaɗan. Allah ya jikanta da rahama.

Wakilan APC na Legas Sun Makale a Filin Jirgin Sama, Ana Zargin Jinkirin Kuɗin Taimako Daga Gwamnati

Image
Wasu daga cikin wakilan jam’iyyar APC na Jihar Legas sun shiga cikin wani hali na tangal-tangal bayan da aka ce sun maƙale a filin jirgin sama da tashoshin mota, sakamakon jinkirin fitar da kuɗaɗen tallafin tafiya domin halartar babban taron jam’iyyar da ke gudana a Abuja. Rahotanni sun nuna cewa wakilan sun taru tun da wuri domin tafiya zuwa Abuja domin halartar babban taron ƙasa na jam’iyyar APC, amma wasu daga cikinsu sun kasa samun damar tafiya saboda rashin kuɗin da ake sa ran gwamnatin jihar za ta bayar a matsayin kuɗin tallafi ko motsa jiki. Majiyoyi daga cikin jam’iyyar sun bayyana wa Zancen yau 247 cewa wasu daga cikin wakilan sun shafe sa’o’i da dama a filin jirgin sama da tashoshin mota suna jiran a biya su kuɗin tafiya kafin su wuce Abuja. An kuma ce cunkoso ya ƙaru sakamakon yawan jama’ar da ke son halartar taron, lamarin da ya sa tikitin jirgi da motocin haya suka yi ƙarfi. Sai dai har zuwa lokacin haɗa wannan rahoto, babu wata sanarwa a hukumance daga ofishin...

Turkiya Ba Za Ta Amince da Duk Wani Mataki da Zai Haddasa Gaba Tsakanin Al’umman Gabas-ta-Tsakiya Ba -Erdogan

Image
Shugaban ƙasar Turkiya, Recep Tayyip Erdoğan ya bayyana cewa ƙasar Turkiya ba za ta amince da duk wani mataki da zai haddasa gaba ko ƙiyayya tsakanin al’umman da ke zaune a yankin Gabas ta Tsakiya ba, yana mai jaddada cewa dole ne a kiyaye haɗin kai da zaman lafiya tsakanin ƙasashen yankin. Erdogan ya ce gwamnatin Turkiya tana da cikakken matsayi na kin goyon bayan duk wani shiri da zai ƙara rarrabuwar kawuna ko haifar da rikici tsakanin ƙasashen da ake ɗauka a matsayin ‘yan’uwa. Ya ƙara da cewa ƙasar sa ba za ta taɓa marawa baya manufofin da ake zargin suna ƙarfafa tsarin “raba kan al’umma domin mulki” ba, wanda ya ce yana barazana ga zaman lafiya da haɗin kan yankin. Shugaban ya bayyana cewa manufar Turkiya ita ce ƙarfafa zaman lafiya, haɗin kai, da fahimtar juna tsakanin al’ummomi, tare da neman hanyoyin sulhu a maimakon rikici. Ya kuma yi kira ga ƙasashen yankin da su guji duk wani abu da zai iya tayar da rikici ko jefa yankin cikin rashin zaman lafiya. Maganganun na zu...

BREAKING: Hotels Fully Booked in Abuja Ahead of APC National Convention

Image
All hotels in Abuja have reportedly been fully booked ahead of the highly anticipated national convention of the All Progressives Congress (APC), as party members, delegates, and supporters flood the nation’s capital, Zancen Yau 247 authoritatively gathered. Industry sources disclosed to Zancen Yau 247 on Friday that the surge in arrivals linked to the ruling party’s convention has created an acute accommodation shortage across the city, with hotel rooms, guest houses, and serviced apartments reaching maximum capacity days before the event. Hotel operators confirmed that bookings were made weeks in advance, leaving virtually no available rooms for latecomers. In an unusual development, even vacant properties and spaces originally earmarked for future hotel projects have reportedly been reserved to accommodate the influx of visitors attending the convention. The development has been most evident in key districts such as Maitama, Wuse, Garki, and Asokoro, where many delegat...

Gwamnatin Jihar Zamfara Za Ta Ɗauki Malaman Makaranta 2,000

Image
Gwamnatin jihar Zamfara ta sanar da shirin ta na ɗaukar sabbin malaman makaranta har guda 2,000 domin cike giɓin da ake da shi a makarantu a faɗin jihar. Kwamishinan Kasafin Kuɗi da Ilimi na jihar, Abdulmalik Abubakar Gajam, ne ya bayyana hakan bayan wata muhimmiyar ganawa da kwamitin da aka kafa domin gudanar da aikin ɗaukar malaman. A cewarsa, ganawar ta mayar da hankali ne kan tabbatar da cewa tsarin ɗaukar aikin ya kasance bisa gaskiya, da cancanta, kuma cikin ingantaccen tsari, domin tabbatar da cewa an kawo ƙwararrun malamai masu jajircewa cikin ajujuwa. Ya ƙara da cewa wannan shiri wani muhimmin mataki domin Inganta ingancin ilimi a makarantu, da cike giɓin malamai da ake fuskanta Kwamishinan ya jaddada cewa gwamnatin jihar na da niyyar zuba jari a fannin ilimi da bunƙasa jarin ɗan Adam, domin samar da ingantacciyar garkuwa ga cigaban al’umma. “Mun kuduri aniyar gina tubali mai ƙarfi na ilmantarwa ta hanyar samar da malamai nagari da kuma ƙarfafa matasa domin su zama...

TRAGEDY IN KANO: Mother of Quintuplets Dies from Excessive Bleeding

Image
A woman who recently drew public attention after giving birth to quintuplets in Kano State has died following health complications. The Kano State Ministry of Health confirmed the development through its spokesperson, Nabulisi Abubakar Kofar Na’isa , in a statement issued to Premier Radio, Kano . According to the statement, Hafsatu Yusuf passed away as a result of excessive bleeding shortly after delivering the five babies, an incident that has left her family and members of the public in grief. Her earlier delivery had sparked widespread celebration and prayers across the state due to the rarity of giving birth to five children at once. Prior to her death, the Governor of Kano State, Abba Kabir Yusuf , had pledged government support to assist the woman and her newborns following the remarkable birth. The Ministry of Health expressed profound sorrow over the loss and conveyed its condolences to the bereaved family, noting that the government shares in their pain during this...

“Eh, Na Taba Zama Ɗan Fashi Kafin Yesu Ya Kama Ni” — Rev. Dachomo Ya Mayar Wa 'Baba Chinedu" Martani

Image
Shugaban yankin cocin Church of Christ in Nations (COCIN), Rev. Ezekiel Dachomo, ya mayar da martani kan zargin da wani shahararren mai wasan barkwanci ya yi masa cewa ya taba zama ɗan fashi da makami tare da hannu a fashin banki a garin Jos a shekarar 1980. Yusuf Haruna, wanda aka fi sani da Baban Chinedu, ya yi kakkausar suka ga Rev. Dachomo a wani saƙo da ya wallafa a kafafen sada zumunta, saƙon da tun daga lokacin ya karaɗe shafukan intanet. A cikin saƙon nasa, Haruna ya zargi Rev. Dachomo da cewa ba wai kawai ya taɓa zama ɗan fashi ba, har ma ya ƙirƙiri labarin haɗuwarsa da Yesu Kristi domin ya yaudari jama'a. Ya kuma yi iƙirarin cewa akwai bayanai tun daga shekarar 1976 da ke nuna cewa malamin ya kasance cikin harkar fashi na tsawon lokaci. Sai dai a nasa ɓangaren, Rev. Dachomo ya amsa zargin da cewa gaskiya ne ya taɓa shiga harkar fashi a baya, amma ya ce ya daina ne bayan ya tuba, yana mai cewa “Yesu ne ya kama shi” wato ya sauya masa rayuwa gaba ɗaya. Malamin y...

APC Ta Fitar da Sabon Tsarin Zaben Shugabanni Gabanin Babban Taro

Image
Jam’iyyar mai mulki ta (APC) ta bayyana tsarin da za ta bi wajen zaben dukkan shugabannin ta na ƙasa gabanin babban taron jam’iyyar da ake shirin gudanarwa. A wata sanarwa da jam’iyyar ta fitar, ta ce an tsara sahihin matakai da dokoki domin tabbatar da gaskiya da adalci a yayin gudanar da zaɓen shugabannin, tare da bai wa dukkan mambobi damar shiga takara bisa ƙa’ida. A cewar jam'iyyar, sabon tsarin ya haɗa da sayar da fom ga masu sha’awar takara, tantance ’yan takara domin tabbatar da sun cika sharudda, sannan wakilai daga jihohi da yankuna daban-daban su kaɗa ƙuri’a a yayin babban taron jam’iyyar. Haka kuma, an tanadi kwamitocin da za su kula da tsaro da kuma warware duk wata takaddama da ka iya tasowa bayan zaɓen. Jam’iyyar ta jaddada cewa sabon tsarin zai taimaka wajen karfafa dimokuraɗiyya a cikin gida, da kuma tabbatar da cewa shugabannin da za a zaɓa sun fito ne ta hanyar sahihin zaɓe wanda ya dace da dokokin jam’iyyar. Masu sharhi kan harkokin siyasa na ganin c...

Ahmadu Bello University to Honour Speaker Tajudeen Abbas, 155 Others for Outstanding Performance

Image
AA Tijjani The famous Ahmadu Bello University, Zaria has announced plans to honour the Speaker of the House of Representatives, alongside 155 staff members, service delivery units, research groups, and alumni for their exceptional contributions to the growth and development of the institution. The university disclosed that Abbas will receive the Distinguished Alumnus of the Year Award in recognition of his outstanding contributions to the objectives of the university, as well as his impact on national and international development. According to the university management, the recipients will be celebrated at a special award ceremony scheduled to be announced at a later date. The awards were recommended by the University Reward and Recognition System Committee in its 2025 report submitted to management on February 25 as chaired by Professor Sani A. Abdullahi of the Department of Finance. The institution explained that this marks the third time it is conducting the recogni...

FG Apologises to Nigerians Over Frequent Power Outages, Promises Improvement Within Two Weeks

Image
The Federal Government has apologised to Nigerians over the persistent power outages experienced across the country in recent weeks, acknowledging the hardship the situation has imposed on households and economic activities. The Minister of Power, Adebayo Adelabu, made the apology during a press briefing held in Abuja on Tuesday, at a time when public concern continues to grow over the unstable electricity supply, further aggravated by the intense heat being recorded nationwide. Speaking at the briefing, the minister expressed regret over the inconvenience caused to citizens, describing the outages as a temporary challenge. “I want to sincerely apologise to Nigerians for this temporary problem that is causing hardship, especially during this period of extreme heat,” he said. Adelabu noted that the situation has negatively affected businesses, schools, and industries, stressing that the government is fully aware of the economic and social implications of unreliable electrici...

Sarkin Fulani Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Suka Mara Wa Gwamna Baya Shiga APC

Image
Sarkin Fulanin Zamfara, Hon. Dr. Shehu Ahmed, ya bayyana cikakken goyon bayansa ga matakin da Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ɗauka na komawa jam’iyyar APC, yana mai cewa wannan shawara ce da za ta kawo cigaba ga jihar. Dr. Shehu Ahmed ya bayyana hakan ne yayin wata hira da manema labarai a dandalin taron karɓar Gwamna Lawal cikin jam’iyyar APC, inda ya jaddada cewa suna tare da gwamnan a wannan tafiya ta siyasa. Ya ce sun amince da hukuncin da gwamnan ya ɗauka, domin sun yi imanin cewa yana da kyakkyawar manufa da kuma fata na alheri ga al’ummar jihar Zamfara. A cewarsa, matakin da Gwamna Lawal ya ɗauka zai iya buɗe sabbin hanyoyi na bunƙasa tattalin arziƙi, samar da zaman lafiya, da kuma kawo ƙarshen hare-haren ‘yan bindiga da suka addabi jihar. Hakazalika, Sarkin Fulanin ya yi kira ga al’ummar jihar Zamfara da su ci gaba da yi wa gwamnan addu’a, domin Allah Ya sanya wannan sauyi ya zama alheri ga jihar baki ɗaya. Ya ƙara da cewa haɗin kai tsakanin shugabann...