🛑Jihar Legas Ta Buƙaci Kamfanoni Su Buɗe Banɗakuna Don Amfanin Jama'a

Gwamnatin jihar Legas ta buÆ™aci bankuna, da gidajen mai da sauran kamfanoni masu zaman kansu da su bar banÉ—akuna su  a buÉ—e domin amfanin jama’a, a Æ™oÆ™arin kawo Æ™arshen yin bayan gida a fili da inganta tsaftar muhalli.

Kwamishinan Muhalli, na jihar, Tokunbo Wahab,  ya ce tsafta alhaki ne na kowa, yana mai jaddada buÆ™atar haÉ—in kan kamfanoni.

Gwamnati ta kuma yi gargaÉ—i cewa za ta ci gaba da kama masu karya dokar tsafta a fadin jihar.

Comments

Popular posts from this blog

BREAKING: FG Approves 40% Pay Rise —Non-Academic Staff Left Out

Nigeria’s Ivory Towers in Ruins: An Investigative Look at the Dilapidated State of Nigerian Universities

BREAKING: US Finally Withdraws from WHO