Wani Jigon APC Ya Ce Sun Rubuta Sakamakon Zaɓe Kafin Fara Kaɗa Ƙuri'a
Wani jigo a jam’iyyar APC, Tony Okocha, ya ce sun rubuta sakamakon zaɓe tun kafin a fara kaɗa ƙuri’a, sannan suka miƙa wa jami’an hukumar zaɓe domin su sanar da shi ga jama’a, a zaɓukan da suka wuce.
Bayanin na sa ya janyo damuwa kan sahihancin zaɓe da kuma amincewar jama’a da tsarin dimokuraɗiyya.
Comments
Post a Comment