Rikici Ya Ƙara Tsananta A Jam’iyyar ADC, Magoya Bayan Nafiu Bala Sun Yi Zanga-Zanga A Abuja

Magoya bayan wani ɓangare na jam’iyyar (ADC) ƙarƙashin jagorancin shugaban ɓangaren jam’iyyar na ƙasa, Mafiya Bala, sun gudanar da zanga-zanga a birnin a Tarayyar Nigeria ranar Alhamis.

Masu zanga-zangar sun nuna adawa da abin da suka kira katsalandan da wasu manyan ‘yan siyasa ke yi a harkokin cikin gida na jam’iyyar.

Ana kallon wannan rikici a matsayin wani babban ƙalubale ga jam’iyyar ADC yayin da ake tunkarar zaɓen shekarar 2027, domin rikicin na iya shafar haɗin kan ‘yan adawa da kuma shirinsu na zaɓe.

Comments

Popular posts from this blog

BREAKING: FG Approves 40% Pay Rise —Non-Academic Staff Left Out

Nigeria’s Ivory Towers in Ruins: An Investigative Look at the Dilapidated State of Nigerian Universities

BREAKING: US Finally Withdraws from WHO