Kotun Ƙoli Ta Soke Babban Taron PDP, Ta Rushe Zaɓen Tanimu Turaki A Matsayin Shugaba

Kotun Koli ta soke sahihancin babban taron ƙasa na jam’iyyar PDP da aka gudanar a Ibadan, wanda a cikinsa aka zaɓi Tanimu Turaki a matsayin shugaban jam’iyyar.

A hukuncin da kotun ta yanke, ta bayyana cewa taron bai bi ƙa’idojin doka ba, don haka dukkan matakan da aka ɗauka a wajen taron ba su da inganci a idon doka.

Comments

Popular posts from this blog

BREAKING: FG Approves 40% Pay Rise —Non-Academic Staff Left Out

Nigeria’s Ivory Towers in Ruins: An Investigative Look at the Dilapidated State of Nigerian Universities

BREAKING: US Finally Withdraws from WHO