‘Yan Ƙwacen Babur Sun Sare Hannun Wani Malami a Kano


Wasu da ake zargi ‘yan fashin babur ne sun sare hannun wani malami mai suna Isah Sallama yayin wani mummunan hari a ƙaramar hukumar Bunkure da ke jihar Kano.

Rahotanni sun ce maharan sun kai masa hari ne domin ƙwace masa kaya, inda suka yi masa munanan raunuka kafin su tsere. An garzaya da shi asibiti domin samun kulawar gaggawa, yayin da jami’an tsaro suka fara bincike don kamo waɗanda suka aikata laifin.

Comments

Popular posts from this blog

BREAKING: FG Approves 40% Pay Rise —Non-Academic Staff Left Out

Nigeria’s Ivory Towers in Ruins: An Investigative Look at the Dilapidated State of Nigerian Universities

BREAKING: US Finally Withdraws from WHO